play_arrow

keyboard_arrow_right

skip_previous play_arrow skip_next
00:00 00:00
playlist_play chevron_left
volume_up
chevron_left
  • Home
  • keyboard_arrow_right Labarai
  • keyboard_arrow_right Tsaro
  • keyboard_arrow_right Yan ta’addan ISWAP sun kai mumunan hari barikin Sojoji a Yobe

Labarai

Yan ta’addan ISWAP sun kai mumunan hari barikin Sojoji a Yobe

Bello Sani April 17, 2021 106


Background
share close

Yan ta’addan sun kai harin kwantan baunan ne lokacin jami’an 27 Task Force Brigade da aka tura Buni Gari sun fita sintiri.

PRNigeria ta tattaro cewa yan ta’addan sun dira Kumuya ne tare da taimakon yan gari da masu leken asiri.

Hakazalika an tattaro cewa Sojojin da ake wajen sun yi musayar wuta da yan ta’addan suka suka samu galaba kansu.

Kawo yanzu ba’a san adadin wadanda suka rasa rayukansu ba amma Sojoji sun tare hanyar Damaturu-Damboa-Biu.

Rate it
Previous post
Post comments (0)

Leave a reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *