
Gwamnatin Kano ta rusa makarantar Malam Abduljabbar
Gwamnatin Kano ta rushe inda Malam Abduljabbar Nasir Kabara ke bayar karatu kusa da Jauful Fara, da ke filin mushe. An ɗauki lokaci ana rikici kan filin tsakanin malamin da […]
Gaba Tsakanin Makota Bello Sani
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya Alhaji Atiku Abubakar ya buƙaci gawamnati ta sake nazari kan matakin Babban Bankin ƙasar (CBN) na rufe asusun ‘yan kasuwa da kamfanoni masu amfani da kuɗin intanet na cryptocurrency yana mai cewa yanzu lokaci ne da ya kamata a faɗaɗa tattalin arzikin Najeriya.
Ya kuma ce rashin ayyukan yi ga matasa ne babban ƙalubalen da Najeriya ke fuskanta.
“A zahiri, ya ma wuce ƙalubale, buƙata ce ta gaggawa. Yana shafar tattalin arzikinmu da ƙara taɓarɓarewar matsalar tsaro a ƙasa,” in ji Atiku.
We Need To Open Up Our Economy, Not Close It
The number one challenge facing Nigeria is youth unemployment. In fact, it is not a challenge, it is an emergency. It affects our economy and is exacerbating insecurity in the nation.
— Atiku Abubakar (@atiku) February 6, 2021
Gwamnatin Kano ta rushe inda Malam Abduljabbar Nasir Kabara ke bayar karatu kusa da Jauful Fara, da ke filin mushe. An ɗauki lokaci ana rikici kan filin tsakanin malamin da […]
Copyright Matasa Radio - by Bello Sani
Post comments (0)