play_arrow

keyboard_arrow_right

skip_previous play_arrow skip_next
00:00 00:00
playlist_play chevron_left
volume_up
chevron_left
  • Home
  • keyboard_arrow_right Siyasa
  • keyboard_arrow_right Labarai
  • keyboard_arrow_right Maraba da Ramadan: An yi rabon shinkafar Tinubu a jihar Kano

Siyasa

Maraba da Ramadan: An yi rabon shinkafar Tinubu a jihar Kano

Bello Sani April 12, 2021 13


Background
share close

Yayinda ake gab da shiga watan Ramadana.An kaddamar da rabon buhuhunan shinkafa da kayan hatsi na tsohon gwamnan jihar Legas, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, a jihar Kano.

A hotuna da bidiyoyi da suka bazu a kafafen ra’ayi da sada zumunta, an ga mutane da buhuhunan shinkafa mai rubutun ‘JAGABA – Asiwaju Bola Ahmed Tinubu’ ana raba musu.

Wata mai suna @mansurah_isah a shafin Instagram ta daura hotunan inda take godiya ga gidauniyar Tinubu kan wannan kayan abinci.

Wannan abu ya biyo bayan rade-radin cewa Tinubu na shirin takaran kujeran shugaban kasa a 2023.

Rate it
Previous post
Post comments (0)

Leave a reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *