play_arrow

keyboard_arrow_right

skip_previous play_arrow skip_next
00:00 00:00
playlist_play chevron_left
volume_up
chevron_left
  • Home
  • keyboard_arrow_right Siyasa
  • keyboard_arrow_right Labarai
  • keyboard_arrow_right Kotu Ta Daure Farfesan Da Ya Yi Magudin Zabe A Shekarar 2019

Siyasa

Kotu Ta Daure Farfesan Da Ya Yi Magudin Zabe A Shekarar 2019

Bello Sani March 26, 2021 1


Background
share close

Kotun da ke zama a Ikot Ekpene ta samu samu Farfesan ne da sauya sakamakon zaben kananan hukumomi guda biyu da suka hada da Oruk Anam da Etim Ekpo domin taimakawa ‘dan takarar Jam’iyyar APC kuma tsohon Gwamnan Jihar Godswill Akpabio a zaben shekarar 2019.

Sahihan alkaluman da aka tattara sun nuna cewar Chris Ekpenyong, dan takarar Jam’iyyar PDP ya samu nasarar lashe kujerar, abinda ya sa aka gurfanar da Farfesa Ogban a gaban kotu. Masu sanya ido kan harkokin zabe a Nijeriya sun dade suna cewa rashin hukunta malaman zabe na daga cikin matsalolin da suka addabi zaben a kasar nan.

Rate it
Previous post
Post comments (0)

Leave a reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *