play_arrow

keyboard_arrow_right

skip_previous play_arrow skip_next
00:00 00:00
playlist_play chevron_left
volume_up
chevron_left
  • Home
  • keyboard_arrow_right Labarai
  • keyboard_arrow_right Ilimi
  • keyboard_arrow_right Jami’ar NDA Zata Gudanar da Tantancewa Ranar 15 Ga Watan Agusta

Labarai

Jami’ar NDA Zata Gudanar da Tantancewa Ranar 15 Ga Watan Agusta

Bello Sani August 4, 2020 83 1 1


Background
share close

Jami’ar NDA dake Kaduna zata fara Screening na Dalibai masu neman shiga makarantar ranar 15 ga watan August shekara to 2020.

Za a fara wannan tantancenwar ne a gurare daban-daban a jihohin Najeriya inda za a fara ta da misalin karfe 7 na safe.

Ana bukatar masu neman shiga makarantar dasu zo da muhamman takardun da suka hadar da;

  • acknowledgement card
  • NDA screening test admission card
  • UTME registration slip
  • Hotuna guda 2 masu girman dadin inci 3.5 da tsawon inci 6

A bayan hoton ana son kowa ya rubuta sunansa da lambarsa ta JAMB da jiharsa da kwas daya nema da sunan gurin yin tantanewar da ya zaba sannan kuma ya sa hannu.

Sannan baza a bar duk wanda bai zo da makarin fuska “Face Mask” ya zana jarabawar ba

Rate it
Previous post
Post comments (1)

Leave a reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *