play_arrow

keyboard_arrow_right

skip_previous play_arrow skip_next
00:00 00:00
playlist_play chevron_left
volume_up
chevron_left
  • Home
  • keyboard_arrow_right Labarai
  • keyboard_arrow_right Tsaro
  • keyboard_arrow_right Hukumar Sojin Najeriya ta saki hotunan Soji 11 da aka kashe a Benuwe

Labarai

Hukumar Sojin Najeriya ta saki hotunan Soji 11 da aka kashe a Benuwe

Bello Sani April 12, 2021 27


Background
share close

Hukumar Sojin Najeriya ta saki hotunan Sojoji 11 da wasu yan bindiga suka kashe a garin Banta na karamar hukumar Konshisha a jihar Benue makon da ya gabata.

A hotunan, an bayyana sunan kowani Soja cikinsu, rana haihuwarsa, ranar mutuwarsa da kuma addininsa.

Daily Trust ta ruwaito cewa gawarwakin jami’in soja daya da dakarun sojoji 11 suna kwance a makabartar a yanzu.

Manyan jami’an sojoji sun hallara wurin, suna jirar a fara yin jana’izar na sojojin.

A baya, rundunar sojojin ta sanar da cewa sojojin 11 da jami’in daya da aka kashe suna aikin samar da zaman lafiya ne tsakanin mutanen Bonta a Konshisha da Ukpute-Ainu a karamar hukumar Okay da ke rikici kan filaye.

Yau wayata ce ta dauke sai da naje gyara Lodi ne yayi mata yawa

Rate it
Previous post
Post comments (0)

Leave a reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *