play_arrow

keyboard_arrow_right

skip_previous play_arrow skip_next
00:00 00:00
playlist_play chevron_left
volume_up
chevron_left
  • Home
  • keyboard_arrow_right Labarai
  • keyboard_arrow_right Addini
  • keyboard_arrow_right Gwamnatin Kano ta rusa makarantar Malam Abduljabbar

Labarai

Gwamnatin Kano ta rusa makarantar Malam Abduljabbar

Bello Sani February 6, 2021


Background
share close

Gwamnatin Kano ta rushe inda Malam Abduljabbar Nasir Kabara ke bayar karatu kusa da Jauful Fara, da ke filin mushe.

An ɗauki lokaci ana rikici kan filin tsakanin malamin da mutane a unguwar ta filin mushe da Mallam Abduljabbar ke karatu.

Gwamnati ta ƙwace filin sakamakon koke da ta samu daga mutanen yankin, kan cewar filin mallakinsu ne.

Kimanin wata biyu kenan gwamnati ta fitar da filaye a wajen ciki har da na Malam Abduljabbar da ya yi iƙirarin gwamnatin da ta shuɗe ce ta ba shi.

Rate it
Previous post
Post comments (0)

Leave a reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *