
insert_link
share
close
An sace yara shida ‘yan gida daya a Zamfara
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta tabbatar da sace yara shida, ‘ya’ya ga Alhaji Sani Gyare da ke kauyen Kadauri a karamar hukumar Maru. Kakakin rundunar, SP Shehu Muhammed […]
Post comments (0)