play_arrow

keyboard_arrow_right

skip_previous play_arrow skip_next
00:00 00:00
playlist_play chevron_left
volume_up
chevron_left
  • Home
  • keyboard_arrow_right Tsaro
  • keyboard_arrow_right Yanzu: Bayan Kashe Ƴan Sakai 57, Ƴan Bindiga Sun Sake Kashe Sojoji 13, Ƴan Sanda 5 Da Vigilante a Kebbi

Tsaro

Yanzu: Bayan Kashe Ƴan Sakai 57, Ƴan Bindiga Sun Sake Kashe Sojoji 13, Ƴan Sanda 5 Da Vigilante a Kebbi

Bashir Sani March 9, 2022 24


Background
share close

Kebbi – Yan bindiga sun sake kashe jami’an tsaro 19 cikinsu akwai sojoji 13, a jihar Kebbi, a cewar wata majiyar tsaro da mazauna gari a ranar Laraba, rahoton The Punch.

An yi artabun ne a daren ranar Talata a kauyen Kanya da ke Danko-Wasagu, kwana guda bayan an kashe dimbin yan sakai a yankin.

Daruruwan yan bindiga sun afka Kanya, inda suka fafata da sojoji da yan sanda na tsawon awa uku a cewar majiya da kuma mazauna garin.

“Yanzu mutane 19 aka tabbatar da mutuwarsu. Sun hada da sojoji 13, yan sanda biyar da dan vigilante daya, ” a cewar majiyar tsaro da baya so a ambaci sunansa, ya shaida wa AFP. Saurari karin bayani…

Rate it
Previous post
Post comments (0)

Leave a reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *