
Tarihin Garin Kadawa
Bello Sani
Sarkin Noman Daura Bello Sani
Masarautar Daura Bello Sani
Sauraremu Kai Tsaye Bello Sani
Gwamnatin jihar Zamfara ta ce tubabbun yan bindigan da suka addabi jihar a baya kawo yanzi sun ajiye makamai sama da dubu guda karkashin shirin sulhun da gwamnatin ta yi.
Kwamishanan tsaro da harkokin cikin gidan jihar, Garba Dauran, ya bayyana hakan ga manema labarai a Gusau, birnin jihar.
Dauran ya ce lissafa jerin kananan da manyan makamai da albursai da yan bindigan suka ajiye.
A cewarsa, wadannan makamai sun hada da:
1. Bindigogin gargajiya 887
2. Manyan makami 203
3. Albursai 2,566
4. Akwatin lodin albursai na AK-47 guda 64
5. Ankwa 2
A riwayar Daily Nigerian, kwamishanan ya yi kira da shugabannin gargajiya su taimaka wajen lura da yankunansu don gano yan bindiga.
A ranar 7 ga Febrairu, gwamnatin jihar Zamfara ta shiga sulhu da yan bindigan da suka addabi jihar domin neman saukin hare-hare.
Copyright Matasa Radio - by Bello Sani
Post comments (0)