
Tarihin Garin Kadawa
Bello Sani
Sarkin Noman Daura Bello Sani
Masarautar Daura Bello Sani
Sauraremu Kai Tsaye Bello Sani
Rundunar yan sanda ta sanar da rasa wani jami’inta sakamakon wata zanga-zangar yan shi’a a Abuja. Lamarin ya afku ne a ranar 7 ga watan Mayu wanda yayi daidai da tattakin da suke yi a ran Juma’ar karshe ta Ramadan
An kuma yi nasarar cafke ‘ya’yan kungiyar guda 49, sannan za a gurfanar da su da zaran an kammala bincike.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta sanar da kisan wani jami’inta, ASP Adama Ezekiel, yayin wata zanga-zangar da ‘yan kungiyar shi’a (IMN) suka yi.
Jami’ar hulda da jama’a ta rundunar FCT, Mariam Yusuf, mataimakiyar Sufeta ta ’yan sanda, ce ta sanar da mutuwar Ezekiel a cikin wata sanarwa, jaridar Daily Trust ta ruwaito.
Copyright Matasa Radio - by Bello Sani
Post comments (0)