Matasa Radio
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Wakoki
  • Ayyuka
    • Aiko Mana Da Sako
    • Jadawalin Shirye-shirye
    • Bayanai
    • Talla
  • Shirye Shirye
    • Don Marayunmu
    • Ina Mafita
    • Ina Mafita Masoya
    • Ina Muka Dosa
    • Kade-kaden Hausa da Turanci
    • Kowa Ya Bar Gida
    • Labarin Wasanni
    • Lafiyarmu a Yau
    • Lokaci Yayi
    • Magajin Wilbafos
    • Makomar Arewa
    • Manufofin Kasashen Waje
    • Masana’antar Fina-finan Hausa
    • Mu Hadu Mu Gyara
    • Mu Nemi Na Kanmu
    • Rayuwata (My Life)
    • Taba Ka Lashe
    • Wata Fuska

Matasa

Matasa Radio
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Wakoki
  • Ayyuka
    • Aiko Mana Da Sako
    • Jadawalin Shirye-shirye
    • Bayanai
    • Talla
  • Shirye Shirye
    • Don Marayunmu
    • Ina Mafita
    • Ina Mafita Masoya
    • Ina Muka Dosa
    • Kade-kaden Hausa da Turanci
    • Kowa Ya Bar Gida
    • Labarin Wasanni
    • Lafiyarmu a Yau
    • Lokaci Yayi
    • Magajin Wilbafos
    • Makomar Arewa
    • Manufofin Kasashen Waje
    • Masana’antar Fina-finan Hausa
    • Mu Hadu Mu Gyara
    • Mu Nemi Na Kanmu
    • Rayuwata (My Life)
    • Taba Ka Lashe
    • Wata Fuska
February 18, 2021 16Views 0Comments 1Like

Matashi ya kashe kansa a Kano ta hanyar yanke al’aurarsa da kwalba

Rundunar ƴan sandan jihar Kano a arewacin Najeriya ta tabbatar da mutuwar wani matashi Mustapha Muhammad mazaunin unguwar Kurna layin Malam Na Andi, da ake zargin ya kashe kansa da kwalba. Rudunar ƴan sandan ta ce matashin ya yi hakan ne bayan ya kulle kansa a wani gida da ke…

Read more
February 18, 2021 16Views 0Comments 1Like
February 10, 2021 11Views 0Comments 1Like

Mata ta mayarwa miji sadakin Dubu 28 da ya biya yayin aurenta shekaru 7 da suka shude

An mayar wa wani mutum mai suna Boyi Adamu sadakinsa N28,000 bayan wata kotu mai daraja ta 1 da ke zamanta a Gwagwalada Abuja ta raba aurensa sakamakon korar da matarsa, Hauwa Abdulkarim ta shigar a kotu. Hauwa, wace ke zaune a Anguwar Dodo a Gwagwalada, a cikin karar da…

Read more
February 10, 2021 11Views 0Comments 1Like
February 8, 2021 13Views 0Comments 1Like

Kwansa ya Fashe: Mata 3 sun gano cewa suna soyayya da saurayi 1 a Twitter

Wasu yan mata uku sun bayyana cewa suna soyayya da saurayi daya da duk suka hadu da shi a shafin Twitter. – Shafin Twitter mai suna @KevinEmmilie4 ta wallafa hotunanta da saurayinta, sannan wasu mata biyu suka wallafa nasu hotunan don tabbatar da cewar mutum dayua suke soyayya da shi…

Read more
February 8, 2021 13Views 0Comments 1Like
February 6, 2021 5Views 0Comments 0Likes

Ya kamata Najeriya ta sake nazari kan haramta kuɗin intanet – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya Alhaji Atiku Abubakar ya buƙaci gawamnati ta sake nazari kan matakin Babban Bankin ƙasar (CBN) na rufe asusun ‘yan kasuwa da kamfanoni masu amfani da kuɗin intanet na cryptocurrency yana mai cewa yanzu lokaci ne da ya kamata a faɗaɗa tattalin arzikin Najeriya. Ya kuma ce…

Read more
February 6, 2021 5Views 0Comments 0Likes
January 6, 2021 15Views 0Comments 0Likes

Labarin Wasanni 6 Janairu 2021

Read more
January 6, 2021 15Views 0Comments 0Likes
January 5, 2021 50Views 0Comments 1Like

Hukumar NIMC mai yin katin ɗan ƙasa ta samar da manhajar da za ku saka katin ɗan ƙasa a waya

Hukumar da ke rajistar katin ɗan ƙasa a Najeriya, NIMC, ta fara kira ga ƴan ƙasar da su sauke manhajar ta NIMC a wayoyinsu, bayan hukumar ta ƙaddamar da ita domin ƴan ƙasar su iya yin tozali da katinsu a wayoyinsu ba wai lallai sai a zahiri ba. NIMC ta…

Read more
January 5, 2021 50Views 0Comments 1Like
December 9, 2020 41Views 0Comments 4Likes

Labarin Wasanni > Sharhi akan Wasannin Kano Pillars tare da Sirajo Na’iya Idris Kududdufawa

Read more
December 9, 2020 41Views 0Comments 4Likes
December 2, 2020 38Views 0Comments 1Like

Ƙaburburan manoman da Boko Haram ta yi wa yankan rago

Ƙungiyar ta ce mutum 78 ta kashe a harin a harin mafi muni a baya-bayan nan. Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce mutum 110 aka kashe, yayin da rundunar sojan Najeriya ta dage cewa 43 ne. A safiyar Lahadi Gwamnan Jihar Borno Babagana Umara Zulum ya jagoranci jana’izar mutum 43 kuma…

Read more
December 2, 2020 38Views 0Comments 1Like
November 28, 2020 82Views 0Comments 1Like

Gwamnatin Tarayya ta Bude Sabon Portal Domin Masu N-Power da Wa’adinsu Ya Kare

Gwamnatin tarayyar najeriya ta bude abon portal mai suna NEXIT domin yan N-Power batch A da B. Hajiya Sadiya Farouq ce ta bayyana hakan a Abuja ranar Juma’a 27 ga watan nuwamba 2020 inda ta kara da cewa anyi wannan tsarin ne da hadin gwiwan babban bankin kasar najeriya watau…

Read more
November 28, 2020 82Views 0Comments 1Like
November 28, 2020 16Views 0Comments 0Likes

Fiye da mutum miliyan 60 ne ba sa samun isashshen bacci a Najeriya

Bincike ya nuna akalla mutum miliyan sittin da uku a Najeriya ne basa samun isashshen barci a kowacce rana. Likitoci sun ce da dalilan da kan jawo rashin wadataccen bacci sun hada da rashin ayyukan yi, da tsadar rayuwa da matsalolin kasuwanci, da rashin tsaro, da hidimomin iyali da kuma…

Read more
November 28, 2020 16Views 0Comments 0Likes

Posts navigation

Page 1 Page 2 >
Ku Biyo Mu
Download Our App
Download Our App
Copyright © 2021 by Trask Global. All rights reserved.