Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki na Zamani, Isa Ali pantami ya nesanta kansa daga kalaman da ya taba yi a baya masu cike da cece-kuce kan kungiyoyin Al-Ka’ida da Taliban a baya. Ministan dai a ’yan kwanakin nan ya yi ta fuskantar matsin lamba kan kalamansa a wancan lokacin wadanda…
