Matasa Radio
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Wakoki
  • Ayyuka
    • Aiko Mana Da Sako
    • Bayanai
    • Talla

Kiwon Lafiya

Matasa Radio
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Wakoki
  • Ayyuka
    • Aiko Mana Da Sako
    • Bayanai
    • Talla
5 days ago 28Views 0Comments 2Likes

Kimanin mata masu juna biyu 124, 817 ne ke fama da HIV/AIDS jihar Ondo

Duka da kokarin da ake a fadin duniya na ganin an kawar da cuta mai karya garkuwar jiki wato HIV/AIDS a duniya, a Najeriya akwai mutum sama da miliyan 1.9 da ke rayuwa da cutar. Hukumomi sun bayyana cewa kimanin mata masu juna biyu 124, 817 ne ke rayuwa da…

Read more
5 days ago 28Views 0Comments 2Likes
April 10, 2021 3Views 0Comments 0Likes

An samu matsaya tsakanin Likitoci da Gwamnati, da yiwuwan zasu janye yajin aiki yau

Bayan zaman awanni takwas da gwamnatin tarayya ranar Juma’a, da yiwuwan kungiyar Likitoci NARD za ta janye yajin aikin a yau Asabar. A cewar ThePunch, an samu labari daga ganawar da suka yi tun daga karfe 3 na rana zuwa 11 na dare ranar Juma’a cewa bangarorin biyu sun samu…

Read more
April 10, 2021 3Views 0Comments 0Likes
April 4, 2021 25Views 0Comments 1Like

WHO ta gargaɗi Musulmin Duniya kan ƙaratowar Watan Azumin Ramadhan

Kwanaki kaɗan kafin zuwan watan Ramadan da kuma na ista, ƙungiyar lafiya ta duniya (WHO) ta gargaɗi musulman duniya kan dokokin kare yaɗuwar korona. WHO ta ce ya kamata ƙasashen da suke fuskantar ƙaruwar masu kamuwa da cutar su ɗage waɗannan bukukuwan ko kuma su rage yawan jama’an da zasu…

Read more
April 4, 2021 25Views 0Comments 1Like
April 3, 2021 10Views 0Comments 0Likes

Chris Ngige ya sanar da matakin da FG za ta dauka kan likitoci masu yajin aiki

Gwamnatin tarayya zata tilasta dokar dakatar da albashi matsawar ma’aikaci bai yi aikinsa ba ga kungiyar likitoci masu neman kwarewa na Najeriya basu koma kan ayyukansu ba. Ministan ayyuka da kwadago, Chris Ngige ne ya sanar da wannan jan kunnen a ranar Juma’a a wata tattaunawa da gidan talabijin din…

Read more
April 3, 2021 10Views 0Comments 0Likes
April 2, 2021 18Views 0Comments 1Like

Mazauniya Kaduna: Aman jini na dinga yi bayan anyi min riga-kafin korona

Wata mata mai zama a Kaduna ta bada labarin yadda ta dinga fitar da jini ta baki da hanci bayan an yi mata allurar korona Wata mazauniya jihar Kaduna mai suna Hannatu Tanko ta bada labarin yadda jini ya dinga fita ta baki da hancinta bayan an yi mata riga-kafin…

Read more
April 2, 2021 18Views 0Comments 1Like
April 1, 2021 22Views 0Comments 0Likes

NAFDAC Ta Gano Abinda Ya Janyo Cutar Da Ta Kashe Mutum 4, Ta Kwantar Da 400 a Kano

Hukumar Kula Da Igancin Magunguna da Abinci, NAFDAC, ta gano abinda yayi sanadin bullar bakuwar cuta a Kano Makonni biyu bayan bullar wata sabuwar cuta a birnin Kano, Hukumar Kula Da Igancin Magunguna da Abinci, NAFDAC, ta gano abinda ya haifar da cuta a Kano, rahoton The Punch. A cewar…

Read more
April 1, 2021 22Views 0Comments 0Likes
March 31, 2021 4Views 0Comments 1Like

Korona ta kusa fita daga Najeriya, yawan masu kamuwa da ita ya ragu

Hukumar NCDC ta ruwaito cewa, mutane 48 ne kadai suka kamu da cutar ta Korona daga jihohi 8 a ranar Litinin, wata alama kuma da ke nuna cewa mai yiwuwa kwayar cutar na neman fita daga Nijeriya, PM News ta ruwaito. Sabanin haka an bada rahoton kamuwar mutane sama 104…

Read more
March 31, 2021 4Views 0Comments 1Like
March 31, 2021 4Views 0Comments 0Likes

WHO: Zargin alakanta Jemage da corona

Rahoton kwararru a fannin lafiya da suka je binciken silar cutar corona a Wuhan, na cewa akwai yiwuwar Jemage ne ya fara yada cutar ga bil Adama ta hanyar wasu dabbobin cikin gida. Wani babin binciken da kamfanin dillacin labaran Faransa na AFP ya samo gabannin sake rahoton a hukumamnce,…

Read more
March 31, 2021 4Views 0Comments 0Likes
March 7, 2021 13Views 0Comments 0Likes

Buhari bai jikkata ba bayan yin rigakafin Korona

Fadar shugaban kasa ta shaidawa ‘yan Najeriya cewa rigakafin Korona na da tasiri mai kyau. Garba Shehu, mai magana da yawun shugaban kasa, ya ce Shugaba Muhammadu Buhari bai sha wata wahala ba bayan yin allurar AstraZeneca ta Korona, TheCable ta ruwaito. Buhari da Osinbajo sun yi allurar rigakafin a…

Read more
March 7, 2021 13Views 0Comments 0Likes
February 15, 2021 86Views 0Comments 1Like

Sirrin ƴaƴan kankana da ɓawonta ga ma’aurata

Kankana na ɗaya daga cikin kayan gona na marmari da ke da matukar amfani ga bil’adama. Kankana wata aba ce mai dauke da ruwa mai zaƙi kuma mai amfani matuka ga jikin bil’adama. Masana sun bayyana Kankana da ƴaƴan itaciyar mai matukar amfani ga rayuwar bil’adama, don sindarai da ke…

Read more
February 15, 2021 86Views 0Comments 1Like

Posts navigation

Page 1 Page 2 >
Ku Biyo Mu
Download Our App
Download Our App
Copyright © 2021 by Trask Global. All rights reserved.